Skip to content
Ƙidaya 27:6-7

Ƙidaya 27:6-7

6
Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
7
“Abin da ’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin ’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options