Skip to content
Ƙidaya 27:19-21

Ƙidaya 27:19-21

19
Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
20
Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
21
Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options