Skip to content
Ƙidaya 28:1-2

Ƙidaya 28:1-2

1
Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka umarci Isra’ilawa cewa, ‘Ku tabbatar kun miƙa mini hadaya ta abinci ta wuta mai daɗin ƙanshi a gare ni, a daidai lokaci.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options