Skip to content
Ƙidaya 27:18-20

Ƙidaya 27:18-20

18
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
19
Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
20
Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options