Skip to content
Ƙidaya 27:16-17

Ƙidaya 27:16-17

16
“Bari Ubangiji, Allah na ruhohin ’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
17
yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options