Ƙidaya 24:22-24
22
duk da haka, za a hallaka ku Keniyawa sa’ad da Asshur ya kame ku.”
23
Sai ya furta maganarsa ya ce, “Wayyo, wa zai rayu sa’ad da Allah ya yi haka?
24
Jiragen ruwa za su zo daga Kittim; za su murƙushe Asshur da Eber, amma su ma za a hallaka su.”