Skip to content
Ƙidaya 23:11-12

Ƙidaya 23:11-12

11
Balak ya ce wa Bala’am, “Me ke nan ka yi mini? Na kawo ka, ka la’anta abokan gābana, sai ga shi albarka kake sa musu!”
12
Bala’am ya ce, “Ba dole in faɗa abin da Ubangiji ya sa a bakina ba?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options