Skip to content
Ƙidaya 22:13-14

Ƙidaya 22:13-14

13
Kashegari Bala’am ya tashi ya ce wa dattawan Balak, “Ku koma ƙasarku, domin Ubangiji ya hana ni in tafi tare da ku.”
14
Saboda haka dattawan Mowab suka koma wurin Balak suka ce, “Bala’am ya ƙi yă zo tare da mu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options