Skip to content
Ƙidaya 21:21-23

Ƙidaya 21:21-23

21
Isra’ila suka aiki manzanni wurin Sihon sarkin Amoriyawa su ce,
22
“Ka bari mu ratsa ta ƙasarka. Ba za mu shiga wata gona ba, ba za mu kuma shiga gonar inabi, ko mu sha ruwa daga wata rijiya ba. Za mu bi ta babbar hanyar sarki, har mu fita ƙasarka.”
23
Amma Sihon bai bar Isra’ila su ratsa ta yankinsa ba. Sai ya tara dukan sojojinsa, suka fita zuwa cikin hamada, su yaƙi Isra’ila. Da ya kai Yahaz, sai ya yaƙi Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options