Skip to content
Ƙidaya 20:23-26

Ƙidaya 20:23-26

23
A Dutsen Hor, kusa da iyakar Edom, Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
24
“Haruna zai rasu. Ba zai shiga ƙasar da na ba Isra’ilawa ba, domin ku biyu, kun ƙi ku bi umarnina a ruwan Meriba.
25
Ka kawo Haruna da ɗansa Eleyazar, ka kai su a bisan Dutsen Hor.
26
Ka tuɓe taguwar Haruna ka sa wa ɗansa Eleyazar, gama Haruna zai rasu a can.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options