Skip to content
Ƙidaya 2:20-22

Ƙidaya 2:20-22

20
Kabilar Manasse ce za tă zama ta biye. Shugabansu shi ne Gamaliyel ɗan Fedazur.
21
Yawan mutanen sashensa 32,200 ne.
22
Na biye da su su ne mutanen Benyamin. Shugaban mutanensu kuwa Abidan ɗan Gideyoni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options