Skip to content
Ƙidaya 16:32-33

Ƙidaya 16:32-33

32
ta kuma buɗe bakinta, ta haɗiye su tare da mutanen gidansu da dukan mutanen Kora da dukan abin da yake mallakarsu.
33
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options