Skip to content
Ƙidaya 15:30-31

Hukuncin zunubin girman kai

Ƙidaya 15:30-31
30
“ ‘Amma duk wanda ya yi zunubi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko baƙo, ya saɓi Ubangiji, dole a ware wannan mutum daga mutanensa,
31
gama ya rena maganar Ubangiji, ya kuma karya umarninsa. Tabbatacce za a kashe wannan mutum, alhakinsa laifinsa kuwa yana wuyansa.’ ”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options