Skip to content
Ƙidaya 14:19-20

Ƙidaya 14:19-20

19
Bisa ga ƙaunarka mai girma, ka gafarta zunubin mutanen nan, kamar dai yadda ka gafarta musu daga lokacin da suka bar Masar har zuwa yanzu.”
20
Ubangiji ya amsa ya ce, “Na gafarta musu, yadda ka roƙa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options