Skip to content
Ƙidaya 12:11-12

Ƙidaya 12:11-12

11
sai Haruna ya ce wa Musa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka hukunta mu, gama zunubin da muka yi, mun yi ne cikin wauta.
12
Kada ka sa ta zama kamar haifaffen mataccen jariri daga cikin mahaifiya wanda rabin jikin ruɓaɓɓe ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options