Перейти к содержимому
Ƙidaya 12:1-2

Ƙidaya 12:1-2

1
Miriyam da Haruna suka fara zargin Musa saboda matarsa ’yar ƙasar Kush da ya aura.
2
Suka ce, “Ubangiji ya yi magana ta wurin Musa ne kaɗai? Ashe, bai yi magana ta wurinmu mu ma ba?” Ubangiji kuwa ya ji wannan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options