Skip to content
Ƙidaya 10:31-32

Ƙidaya 10:31-32

31
Amma Musa ya ce, “Ina roƙonka kada ka rabu da mu. Ka san inda ya kamata mu kafa sansani a hamada, za ka kuma zama idanunmu.
32
In ka zo tare da mu, za mu raba duk abin alherin Ubangiji ya ba mu tare da kai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options