Skip to content
Nehemiya 7:61-63

Nehemiya 7:61-63

61
Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
62
zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
63
Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri ’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options