Skip to content
Nehemiya 4:4-5

Nehemiya 4:4-5

4
Ka ji mu, ya Allahnmu, gama an rena mu. Bari zagin da suke yi mana yă koma kansu. Ka sa a kwashe su a kai su bauta a wata ƙasa.
5
Kada ka rufe laifinsu, kada kuwa ka gafarta musu, gama sun ci mutuncinmu, mu da muke gini.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options