Skip to content
Nehemiya 12:29-30

Nehemiya 12:29-30

29
daga Bet-Gilgal, da kuma daga wuraren Geba da Azmawet, gama mawaƙan sun gina wa kansu ƙauyuka kewaye da Urushalima.
30
Sa’ad da firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu da tsarki, sai suka tsarkake mutane, ƙofofi da kuma katanga.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options