Nehemiya 10:9-13
9
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.