Skip to content
Nahum 3:5-7

Nahum 3:5-7

5
“Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan kware fatarinki a idonki. Zan nuna wa al’ummai tsiraicinki, masarautai kuma kunyarki.
6
Zan watsa miki ƙazanta, in yi miki wulaƙanci in kuma mai da ke abin reni.
7
Duk wanda ya gan ki zai gudu daga gare ki yana cewa, ‘Ninebe ta lalace, wa zai yi makoki domin ta?’ Ina zan sami wani wanda zai yi miki ta’aziyya?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options