Skip to content
Mika 7:15-16

Mika 7:15-16

15
“Kamar a kwanakin da kuka fito daga Masar, zan nuna musu al’ajabaina.”
16
Al’ummai za su gani su kuma ji kunya, za a kuma ƙwace musu dukan ikonsu. Za su kama bakinsu kunnuwansu kuma za su zama kurame.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options