Lumaktaw sa nilalaman
Mattiyu 9:35-36

Mattiyu 9:35-36

35
Yesu ya zazzaga dukan garuruwa da ƙauyuka, yana koyarwa a majami’unsu, yana wa’azin labari mai daɗi na mulkin yana kuma warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.
36
Da ya ga taron mutane, sai ya ji tausayinsu, domin an wulaƙanta su ba su kuma da mai taimako, kamar tumaki marasa makiyayi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options