Skip to content
Mattiyu 9:20-21

Mattiyu 9:20-21

20
A daidai wannan lokaci sai ga wata mace wadda ta yi shekaru goma sha biyu tana zub da jini ta raɓo ta bayansa ta taɓa gefen rigarsa.
21
Ta ce a ranta, “Ko da rigarsa ce kawai na taɓo, zan warke.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options