Skip to content
Mattiyu 8:2-3

Mattiyu 8:2-3

2
Wani mutum mai kuturta ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, “Ubangiji, in kana so, kana iya tsabtacce ni.”
3
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin. Ya ce, “Ina so, ka tsabtacce!” Nan da nan aka warkar da shi daga kuturtarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options