Skip to content
Mattiyu 5:34-35

Mattiyu 5:34-35

34
Amma ina gaya muku, Kada ku yi rantsuwa sam, ko da sama, domin kursiyin Allah ne;
35
ko da ƙasa, domin matashin ƙafafunsa ne; ko kuma da Urushalima, domin birnin Babban Sarki ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options