Mattiyu 5:3-6
3
“Masu albarka ne waɗanda suke matalauta a ruhu, gama mulkin sama nasu ne.
4
Masu albarka ne waɗanda suke makoki, gama za a yi musu ta’aziyya.
5
Masu albarka ne waɗanda suke masu tawali’u, gama za su gāji duniya.
6
Masu albarka ne waɗanda suke jin yunwa da ƙishirwa don gani an yi adalci, gama za a ƙosar da su.
Settings