Skip to content
Mattiyu 5:10-11

Mattiyu 5:10-11

10
Masu albarka ne waɗanda ake tsananta musu don gani an yi adalci, gama mulkin sama nasu ne.
11
“Masu albarka ne ku, sa’ad da mutane suke zaginku, suna tsananta muku, suna kuma faɗin kowace irin muguwar magana a kanku saboda ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options