Skip to content
Mattiyu 4:8-10

Mattiyu 4:8-10

8
Har wa yau, Iblis ya kai shi bisa wani dutse mai tsawo sosai, ya nunnuna masa dukan mulkokin duniya da darajarsu.
9
Ya ce, “Zan ba ka dukan wannan, in za ka durƙusa ka yi mini sujada.”
10
Sai Yesu ya ce masa, “Rabu da ni, Shaiɗan! Gama a rubuce yake, ‘Yi wa Ubangiji Allahnka sujada, shi kaɗai kuma za ka bauta wa.’”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options