Skip to content
Mattiyu 4:15-16

Mattiyu 4:15-16

15
“Ƙasar Zebulun da ƙasar Naftali, da kuke a hanyar zuwa tekun Galili, a ƙetaren Urdun, wannan yankin Galili ta Al’ummai,
16
mutanen da suke zama cikin duhu sun ga babban haske; haske kuma ya haskaka a kan waɗanda suke zama a inuwar mutuwa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options