Skip to content
Mattiyu 4:10-11

Mattiyu 4:10-11

10
Sai Yesu ya ce masa, “Rabu da ni, Shaiɗan! Gama a rubuce yake, ‘Yi wa Ubangiji Allahnka sujada, shi kaɗai kuma za ka bauta wa.’”
11
Sa’an nan Iblis ya bar shi, mala’iku kuwa suka zo suka yi masa hidima.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options