Skip to content
Mattiyu 3:5-6

Mattiyu 3:5-6

5
Mutane suka zo wurinsa daga Urushalima da dukan Yahudiya da kuma dukan yankin Urdun.
6
Suna furta zunubansu, ya kuma yi musu baftisma a Kogin Urdun.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options