मुख्य मजकुरावर जा
Mattiyu 28:18-19

Mattiyu 28:18-19

18
Sai Yesu ya zo wurinsu ya ce, “An ba ni dukan iko a sama da kuma ƙasa.
19
Saboda haka ku tafi, ku mai da dukan al’umman duniya su zama almajiraina, kuna yi musu baftisma a cikinsunan Uba, da na Ɗa, da na Ruhu Mai Tsarki,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options