Skip to content
Mattiyu 27:9-10

Mattiyu 27:9-10

9
Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika cewa, “Suka ɗauki azurfa talatin, kuɗin da mutanen Isra’ila suka sa a kansa,
10
suka kuma yi amfani da su, suka sayi filin mai yin tukwane, kamar yadda Ubangiji ya umarce ni.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options