Skip to content
Mattiyu 27:22-23

Mattiyu 27:22-23

22
Bilatus ya yi tambaya, “To, me zan yi da Yesu wanda ake kira Kiristi?” Duka suka ce, “A gicciye shi!”
23
Bilatus ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara tā da ihu, suna cewa, “A gicciye shi!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options