Skip to content
Mattiyu 27:20-21

Mattiyu 27:20-21

20
Amma manyan firistoci da dattawa suka shawo kan taron, su ce, a ba su Barabbas, amma a kashe Yesu.
21
Gwamna ya yi tambaya ya ce, “Wane ne cikin biyun nan, kuke so in sakar muku?” Suka ce, “Barabbas.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options