Skip to content
Mattiyu 27:20-21

Mattiyu 27:20-21

20
Amma manyan firistoci da dattawa suka shawo kan taron, su ce, a ba su Barabbas, amma a kashe Yesu.
21
Gwamna ya yi tambaya ya ce, “Wane ne cikin biyun nan, kuke so in sakar muku?” Suka ce, “Barabbas.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options