Skip to content
Mattiyu 26:6-7

Mattiyu 26:6-7

6
Yayinda Yesu yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu,
7
wata mace ta zo wurinsa da wani ɗan tulun alabasta na turaren mai tsada sosai, wanda ta zuba a kansa a lokacin da yake cin abinci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options