Skip to content
Mattiyu 26:54-55

Mattiyu 26:54-55

54
Amma ta yaya za a cika Nassin da ya ce dole haka yă faru?”
55
A wannan lokaci sai Yesu ya ce wa taron, “Ina jagoran wani tawaye ne, da kuka fito da takuba da kuma sanduna domin ku kama ni? Kowace rana ina zama a filin haikali ina koyarwa, ba ku kuwa kama ni ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options