Skip to content
Mattiyu 26:21-22

Mattiyu 26:21-22

21
Yayinda suke cin abinci, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
22
Suka yi baƙin ciki ƙwarai, suka fara ce masa da ɗaya-ɗaya, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options