Skip to content
Mattiyu 26:14-15

Mattiyu 26:14-15

14
Sai ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, wanda ake kira Yahuda Iskariyot, ya je wurin manyan firistoci
15
ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi gare ku?” Sai suka ƙirga masa kuɗi azurfa talatin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options