Skip to content
Mattiyu 25:8-9

Mattiyu 25:8-9

8
Sai wawayen suka ce wa masu hikimar, ‘Ku ɗan sassam mana manku; fitilunmu suna mutuwa.’
9
“Su kuwa suka amsa, suka ce, ‘A’a, wataƙila ba zai ishe mu da ku ba. Gara ku je wurin masu sayarwa ku sayo.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options