Skip to content
Mattiyu 25:31-32

Mattiyu 25:31-32

31
“Sa’ad da Ɗan Mutum ya zo cikin ɗaukakarsa, tare da dukan mala’iku, zai zauna a kursiyinsa cikin ɗaukakar sama.
32
Za a tara dukan al’ummai a gabansa, zai kuma raba mutane dabam-dabam yadda makiyayi yakan ware tumaki daga awaki.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options