Skip to content
Mattiyu 22:29-30

Mattiyu 22:29-30

29
Yesu ya amsa ya ce, “Kun ɓata, domin ba ku san Nassi ko ikon Allah ba.
30
Ai, a tashin matattu, mutane ba za su yi aure ko su ba da aure ba; za su zama kamar mala’iku a sama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options