Skip to content
Mattiyu 21:10-11

Mattiyu 21:10-11

10
Sa’ad da Yesu ya shiga Urushalima, dukan birnin ya ruɗe, ana ta tambaya, “Wane ne wannan?”
11
Taron mutane suka amsa, “Wannan shi ne Yesu, annabin nan daga Nazaret a Galili.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options