Skip to content
Mattiyu 21:1-2

Mattiyu 21:1-2

1
Da suka yi kusa da Urushalima suka kuma kai Betfaji da yake kan Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki almajirai biyu,
2
yana ce musu, “Ku je ƙauyen da yake gabanku, nan take za ku ga wata jaka a daure tare da ɗanta kusa da ita, a can. Ku kunce su ku kawo mini.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options