Přejít k obsahu
Mattiyu 20:29-30

Mattiyu 20:29-30

29
Sa’ad da Yesu da almajiransa suke barin Yeriko, sai wani babban taro ya bi shi.
30
Makafi biyu kuwa suna zaune a bakin hanya, da suka ji cewa Yesu yana wucewa, sai suka ɗaga murya suka ce, “Ubangiji, Ɗan Dawuda, ka ji tausayinmu!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options