Skip to content
Mattiyu 20:25-27

Mattiyu 20:25-27

25
Yesu ya kira su wuri ɗaya ya ce, “Kun san cewa masu mulkin Al’ummai sukan nuna musu iko, hakimansu kuma sukan gasa musu iko.
26
Ba haka zai kasance da ku ba. Maimakon haka, duk mai son zama babba a cikinku, dole yă zama bawanku,
27
kuma duk mai son zama shugaba, dole yă zama bawanku,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options