Skip to content
Mattiyu 19:21-22

Mattiyu 19:21-22

21
Yesu ya amsa ya ce, “In kana so ka zama cikakke, ka je, ka sayar da dukan dukiyarka ka kuma ba matalauta, za ka kuwa sami dukiya a sama. Sa’an nan ka zo, ka bi ni.”
22
Da saurayin ya ji haka, sai ya tafi rai a ɓace, don yana da arziki sosai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options