Skip to content
Mattiyu 16:5-7

Mattiyu 16:5-7

5
Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi.
6
Yesu ya ce musu, “Ku yi hankali, ku yi taka zallan da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
7
Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options