Skip to content
Mattiyu 16:5-7

Mattiyu 16:5-7

5
Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi.
6
Yesu ya ce musu, “Ku yi hankali, ku yi taka zallan da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
7
Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options